Majalissar Dattijan Nijeriya na shirin baiwa ƴan ƙasashen ƙetare damar mallakar katin ɗan ƙasa


Majalisar dattijan Nijeriya ya gabatar da kudirin doka a ranar Talata don yi mashi karatu na biyu da nufin baiwa ƴan ƙasashen ƙetare damar mallakar katin ɗan ƙasa ta NIN.

Zaman majalissar wanda ya gudana a ranar Talata. Kudirin dokar wanda mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya dauki nauyi, an fara karanta shi ne a ranar 5 ga watan Yuni.

Sanata Cyril Fasuyi, daga Ekiti ta Arewa ya gabatar da kudurin dokar a yayin zaman majalisar, kamar yadda Sanata Barau Jibrin ya jagoranta. 

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp