Ma'aikacin Gidan Rediyon Faransa RFI Hausa, Malam Kabiru Yusuf ya rasu


Kamar yadda Editan Gidan Rediyon Bashir Ibrahim Idris ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya ce Malam Kabiru Yusuf bai dade da dawowa daga aikin hajjin wannan shekarar ba a kasar Saudiyya.

Kabiru Yusuf shi ne wakilin Gidan Rediyon Faransa na Abuja, ya rasu a Kano.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp