Ganduje, matarsa, wasu mutane shida za su gurfana a gaban kotu ranar Alhamis


Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje, da mai dakinsa, da wasu mutane shida na shirin gurfana a gaban wata babbar kotu a jihar Kano ranar Alhamis mai zuwa.

Suna fuskantar tuhume-tuhume da suka shafi cin hanci da rashawa da karkatar da ƙuden kudade da suka kai biliyoyin Naira.

Gwamnatin jihar Kano ce ta shigar da karar a gaban mai shari’a Amina Adamu Aliyu.


Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp