Tsohon shugaban kasar Nijeriya Chief Olusegun Obasanjo ya ce ya bar kasar da cigaba fiye da yadda ya same ta a lokacin da ya karbi ragamar tafiyar da ita a shekarar 1999.
Obasanjo, wanda tsohon shugaban kasar mulkin soji ne, an zabe shi a matsayin shugaban kasa na farar hula a shekarar 1999, inda ya yi wa'adi biyu na mulki, ya sauka a shekarar 2007.
Wannan gaskiya ne
ReplyDeleteBadamasi kalau
ReplyDeleteBadamasi
ReplyDelete09116096876
ReplyDelete