Gwamnati na aiki don inganta tattalin arzikin kasa - George Akume

 Gwamnati na aiki don inganta tattalin arzikin kasa - George Akume,


Sakataren Gwamnatin tarayya


Sakataren gwamnatin tarayya,George Akume ya bukaci ‘yan Nijeriya da su kwantar da hankulansu duk da kalubalen tattalin arziki da ake fuskanta, gwamnati na aiki don inganta tattalin arzikin kasar.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp