Babbar Kotun tarayya da ke ta sake saka 26 ga wannan watan na Yuni, 2024 a matsayin ranar da za a ci gaba da sauraren karar da 'yan yankin arewa ta tsakiya suka shigar da ke neman a cire Abdullahi Umar Ganduje a Sha jam'iyyar APC ta kasa.
'Yan yankin na arewa ta tsakiya dai na neman a cire Ganduje a ba su shugabancin jam'iyyar kasancewar kamar yadda suka ce, gurbin na yankin ne, bayan da Abdullahi Adamu ya yi murabus daga mukamin.