Tsananin zafi ya yi sanadiyyar rasuwar mutane akalla 200 a jihar Adamawa cikin makonni biyu

Akalla mutane 200 suka riga mu gidan gaskiya a lokacin da ake fama da matsanancin zafi a Yola babban birnin jihar Adamawa.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa wannan lamarin ya faru ne daga daya zuwa 13 ga wannan wata na Mayu.

Mazauna birnin da suka yi wa majiyar ta DCL Hausa karin haske, sun ce dumamar yanayi da tsananin zafn bazara da suka hadu ne ya sa aka samu kusan maki 47-50 da masana suka na da matukar hatsari.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp