Home Tinubu ya gwangwaje Kanawa da kyautar kayan abinci DagaAhmadu -3/25/2024 02:41:00 PM 0 Gwamnatin tarayya ta tallafama jihar Kano da tireloli na hatsi domin rabawa ga mabukata a wannan wata na Ramadana.Tallafin ya kunshi tireloli na shinkafa 100, tirelolin dawa 44, da kuma tirela na masara guda hudu. Facebook Twitter