Tinubu ya gwangwaje Kanawa da kyautar kayan abinci

 Gwamnatin tarayya ta tallafama jihar Kano da tireloli na hatsi domin rabawa ga mabukata a wannan wata na Ramadana.


Tallafin ya kunshi tireloli na shinkafa 100, tirelolin dawa 44, da kuma tirela na masara guda hud


u.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp