Kullum sau biyu nake magana da shugaba Tinubu kan matsalar tsaro - Uba Sani

 Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce a kowace rana yana magana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sau biyu yana bayyana masa halin matsalar tsaro da ake fama da ita a jihar. 


 Uba Sani ya bayyana haka ne a wata hira da yayi da gidan talabijin na Channels TV a Siyasar Yau. 



 A ranar 8 ga Maris, ‘yan bindiga sun kai hari a makarantar firamare da karamar sakandare ta LEA, Kuriga sannan suna ci gaba da kai hare-hare a yankunan jihar daban-daban 


Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp