Gwamnatin Tarayya na shirin kafa Hukumar da zata kula da daidaiton tashin farashin kayan masarufi a kasar
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ne ya bayyana hakan a yau Talata a wajen wani babban taro na kwanaki biyu kan sauyin yanayi da tsarin abinci a Abuja.
Shettima ya ce za'a baiwa hukumar damar tantancewa da daidaita farashin kayan abinci, tare da kula da tsarin tanadin abinci don daidaita farashin hatsi da sauran kayan abinci.
Category
Labarai