Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

 Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul



Shugaban gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan Nijar Janar ABDOURAHAMANE Tiana ya yi wa gwamnatin sa kwarya kwaryar garan bawul


Sakataren gwamnatin kasar ya bayyana hakan ta kafar talabejin din kasar


Kuma wannan garan bawul ya shafi ma'aikatu uku ne da suka hada da ta ma'adanai, ta man fetur da ta makamashi inda aka nada musu sabbin ministoci

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp