ECOWAS na shirin dage takunkumin da ta sanyawa Nijar

 

ECOWAS na shirin


dage takunkumin da ta sanyawa Nijar

Kungiyar ECOWAS za ta dage wa Nijar takunkumin da ta labta mata tun bayan juyin mulkin ranar 26 ga watan Yulin 2023

Jaridar Jeune Afrique ce ta ruwaito hakan inda ta ce wasu daga cikin ministocin kasashen Afirka ta Yammar ne suka shaida mata hakan

Wasu rahotanni na cewa dai a ranar 24 ga watan nan na Febarairu ne kungiyar za ta gudanar da wani taro wanda a yayin sa ne za ta cire wa Nijar din takunkumin tattalin arzikin

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp