Karin bayani kan kama Murja 'yar Tik-tok


 

Karin bayani kan kama Murja 'yar Tik-tok


Karin bayani kan kama Murja 'yar Tik-tok 


Hukumar Hisbah a jahar Kano ta kama shahararriyar yar Tiktok Murja Ibrahim Kunya.


Gidan rediyon Freedom ta ruwaito labarin kama Murja a safiyar yau Talata.


Hakan dai ya biyo bayan farautar Murja da wasu ƴan Tiktok biyar da Hukumar Hisbah a Jihar ke yi masu.


Mutanen da hukumar ke nema sun haɗa da Murja, Abubakar Ibrahim (G-Fresh), Sadiya Haruna, Ashiru Idris (Maiwushirya), Ummee Shakira da Hassan Makeup.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp