Gwamnatin Qatar ta hana Tinubu damar halartar wani taro a kasar



Gwamnatin kasar Qatar ta hana Shugaba Tinubu damar gudanar da wani taron bunkasa kasuwanci da ya so halarta a ranar 02 ga watan Maris. 

Hukumomin kasar sun ce akwai wasu abubuwa da suka tsara yi a wannan rana kuma Nijeriya ba ta da yarjejeniyar da shugabanta zai iya zuwa Qatar ya yi irin wannan taro.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp