Kotun koli ta yanke hukunci kan zaben Legas za'a koma kan na Bauchi

 Kotun koli ta yanke hukunci kan zaben Legas za koma kan na Bauchi




Kotun Ƙolin Nigeria ta tabbatar da gwamnan jihar Lagos Babajide Sanya- Olo a matsayin halastacce gwamnan jihar.



Kotun Ƙolin ta mai alƙalai guda 7 ta yanke hukuncin ne a yau juma’a.


Idan za’a iya tunawa  cewa jam’iyyar LP da dan takarar ta Rhodes Vivour ne suka daukaka karar bayan da suka ga cewa basu gamsu da hukuncin Kotun daukaka kara ba.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp