Kotu ta umurci gwamnatin Nijar ta biya diyyar daliban da gobara ta hallaka a Maradi

 



Wata kotu a jihar Maradi ta umauci gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta biya diyyar yara daliban da gobara ta hallaka su a cikin aji.


Babban kotun jihar Maradi ta a umarci gwamnatin Nijar da ta biya milyan 15 na CFA a matsayin diyyar ko wani dalibi da gobara ta hallaka a cikin aji su 34 a ranar 8 ga watan Niwembar 2021


Kazalika kotun ta ce gwamnatin ta biya dalibai 10 da suka ji munanan raunuka milyan 10 na CFA kowannensu.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp