Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya.

 Atiku ya soki Tinubu kan matsalar tsaro a Nijeriya 


Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan gazawarsa wajen magance matsalar tsaro a kasar.


Atiku, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya mayar da martani ne kan yawaitar sace-sacen jama’a da kashe-kashen da ake yi a fadin kasar nan.


Atiku ya bayyana damuwar sa kan dalilin da ya sa shugaban kasar ya fara wata ziyarar sirri a kasar Faransa a daidai lokacin da ‘yan fashi da makami da sauran matsalolin tsaro dake kara samun wajen zama a kasar.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp