Nijeriya ce mafi karfin tattalin arziki a Nahiyar Afrika

DW Africa ta rawaito cewa ya zuwa yanzu dai, Nijeriya ta sha gaban Egypt da Afrika ta Kudu.

Kamar yadda rahoton asusun ba da lamuni na duniya IMF ya sanar, sauran kasashen Nahiyar Afrika da ke da karfin tattalin arziki su ne Ghana, Kenya, Tanzania, Angola, Morocco, Algeria da Ethiopia

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp