NLC ta saka ranar da za a tsunduma yajin aiki a Nijeriya

Kungiyar kwadago ta NLC a Nijeriya ta saka ranar Talata 14 ga watan Nuwamba, 2023 a matsayin da za ta tsunduma yajin aiki na sai baba-ta-gani.

Kungiyar ta yanke shawarar tsunduma yajin aikin ne bayan taron jiga-jigan kungiyar da ya gudana a Abuja.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp