FG ta kashe Biliyan 135 don rage wa ‘yan Nijeriya tsadar farashin lantarki

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1h_sEo99fnwMEN2B9jexWWzTo0MFYDpjL
Naira biliyan 135.2 gwamnatin Tinubu ta kashe a cikin watanni uku domin hana wutar lantarki yin tsadar da za ta fi karfin talaka. Jaridar Daily Trust wacce ta ruwaito wannan labarin ta ce a zangon farko na wannan shekara, kafin zuwan Shugaba Tinubu , Naira biliyan 36 tsohuwar gwamnati ta biya domin daidaita farashin lantarkin.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp