Tsohon Gwamnan Kaduna Ramalan Yero ya bar PDP



Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Mukhtar Ramalan Yero ya sanar da ficewa daga jam'iyyar PDP.

Ramalan Yero dai ne Gwamnan jihar Kaduna daga shekarar 2012 zuwa 2015 bayan da maigidansa a wancan lokacin Gwamna Patrick Yakowa ya mutu, ya gaji kujerarsa.

A cikin sanarwar da shi tsohon Gwamnan ya sanya wa hannu, bai ayyana jam'iyyar da ya koma ba.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp