Tinubu zai raba gilashin rashin gani guda milyan 5 ga masu matsalar idanu a Nijeriya


Tinubu zai raba gilashin rashin gani guda milyan 5 ga masu matsalar idanu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da shirin samar da gilashin ido miliyan 5 ga ‘yan kasar masu matsalar ido bayan ganawa da shugabannin gidauniyar Peek Vision.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp