Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da shirin samar da gilashin ido miliyan 5 ga ‘yan kasar masu matsalar ido bayan ganawa da shugabannin gidauniyar Peek Vision.
Tinubu zai raba gilashin rashin gani guda milyan 5 ga masu matsalar idanu a Nijeriya
DagaAbdullahi Garba Jani
-
0