Tinubu zai raba wa talakawa buhunan shinkafa 100,000 a kowace jiha

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1CFM-vvd-2mJFv6XPrZdp36_YmjWN0bum
Gwamnatin Tinubu ta bai wa kowacce jiha a Nijeriya Naira biliyan 5 domin a sayi kayan abinci don raba wa talakawa.

Gidan Talabijin na Channels ya ruwaito gwamna Babagana Zulum na jihar Bornon na sanar da haka bayan taron Majalisar Tattalin Arziki ta kasa a Alhamis din nan.

Ya ce an umurci jihohi su sayi buhu 100,000 na shinkafa da buhu 40,000 na masara da takin zamani domin raba wa marasa karfi.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp