Sojojin ECOWAS sun sanya ranar afka wa sojojin Nijar

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1bS6qjoGkErP1BnpUzoCcdfYuO4213r7d
Sojojin ECOWAS sun sanya ranar afka wa Nijar da makami domin dawo da Bazoum.
Shugabannin rundunonin sojojin kasashen kungiyar ne suka cimma wannan matsaya a taronsu na wannan Juma’a a birnin Accra na Ghana.

 Kafar yada labaran Aljazeera wacce ta ruwaito labarin ta ce sojojin duk da cewa sojojin sun sanya ranar da za su shiga Nijar Idan sulhu ya gagara amma dakarun na ECOWAS sun kauce wa sanar da jama’a sanin takamaimiyar ranar.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp