Gwamnan Kano mai barin gado Abdullahi Ganduje, PhD
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya ce za su bar Gwamnati a jihar na dan wani lokaci amma za su dawo su amshi mulki ba da jimawa ba.
Ganduje ya bayyana hakan a yayin da yake jawabi lokacin bikin bude aikin sabo titin kwanar Dala a karamar hukumar ta Dala.
Category
Labarai