Majalisar zartarwar tarayya ta amince da aiwatar da shirin ingantawa da samar da wutar lantarki a wasu sassan kasar nan.
Ministan lantarki na kasar Abubakar Aliyu bayan kammala taron majalisar zartarwar a ranar Laraba, ya ce ayyukan sun hada da sanya kayan aiki ma zamani a masarautar Daura jihar Katsina kan kudi Naira bilyan 4.
Category
Labarai