Wani kansila ya dauki nauyin mayar da yara 120 makarantun boko a Kano

Wani kansila ya dauki nauyin mayar da yara 120 makarantun boko a Kano

Kansila a unguwar Achika da ke kamarar hukumar wudil a kano,Bashir shehu Aliyu ya dauki nauyin maida yara 120 wadanda basa zuwa makaranta.


A wani taron bayar da tallafin karatu da akayi a garin, kansilan yace dukkan wayanda su kaci gajiyar tallafin marayune,kuma sunyi hakanne domin tallafawa tare da inganta rayuwar yaran.


A cewarsa, zai dauki nauyin wadanda suka ci gajiyar karatunsu tun daga karamar sakandire har zuwa babbar sakandare ko da kuwa ba ya rike da wani mukamin siyasa.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp