An kama mahajjatan Nijeriya hudu a Saudiyya

 An kama mahajjatan Nijeriya hudu a Saudiyya



Mahajjatan dai sun fito ne daga babban birnin tarayya Abuja, inda aka kama su bisa laifin kin sanya katin shaidar su na NUSUK. Mahajjatan dai na a jirgi na 5,6,7 da na 8 a alhazan Abuja. An kama su ne a bakin masaukansu.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp