Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna - Elrufa'i

 Ni ba uban gidan kowa ba ne a siyasar jihar Kaduna - Elrufa'i 


Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya ce ba ya son a yi masa kallon ubangidan kowa a siyasar jihar Kaduna.




Elrufa'i ya bayyana haka yayin da yake jawabi a wajen wani taron karawa juna ilimi ga manyan jami’an gwamnati a jihar Borno, ranar Litinin.


Ya ce sau biyar kacal ya ziyarci jihar ta Kaduna tun bayan da ya bar mulki kusan shekara daya da ta wuce.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp