Taskar DCL: Zargin Tinubu da danne arewa a mukamai da rigimar Sanata Elisha Abbo da Akpabio

Labaran DCL Hausa 16/12/2024 Kotun koli ta yi watsi da karar da ke neman a tsige shugaba Tinubu daga kujerar shugabancin Nijeriya Hedikwatar tsaron Nijeriya ta musanta rahotanni dake cewa sojin Faransa na shirin kafa sansani a cikin a kasar Gwamnan jihar Kano ya aike da sunan tsohon shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin da wasu mutune 5 majalisa don nada su mukamin kwamishinoni Mai gabatarwa: Yahanasu MD Ibrahim

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp