Nijar ta bukaci jakadanta da ke Faransa ya dawo gida

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1AYPhzTcUVBfWkFQD_fzy9CrA7cnGKj0p
Sojojin mulkin dna Nijar sun bai wa  jakadan kasar a Faransa sa'o'i 48 na ta dawo gida. 

Sojojin sun bayyana hakan ne a cikin wasu takardu daban daban da suka aike ga ma'aikatun harakokin wajen kasashen

A cikin duka takardun dai hukumomin mulkin sojin na Nijar na cewa sun dauki matakin ne sakamakon kin amsa goron gayyatar da sabon ministan harakokin wajen Nijar din ya yi musu a wannan rana juma'a

Wannan na zuwa ne bayan Faransa ta yi watsi da irin wannan mataki da aka dauka akan jakadan ta inda tace sojojin basu da hurumin yin hakan

1 Comments

  1. Mouna Goyon bayan younkoun da sojoji soukeyi

    ReplyDelete
Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp