Faransa ta bukaci jakadanta ya zauna a Nijar duk da korarsa da Janar Chiani ya yi

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1uDa9Cuy6B-zGQPYlTPa9wLSoRD3gvLBq
Jakadan Faransa a Nijar Sylvain Itte zai ci gaba da zama a kasar duk da cikar wa’adin kwana biyu da sojojin Nijar suka ba shi. 

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ne ya sanar da haka a wannan Litinin a yayin ganawa ta intanet da ya yi da jakadan Faransa da ke sassan duniya.



Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp