ECOWAS: Sojojin Nijar sun umurci dakarunsu su daura damarar kare kansu

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Vysv8_z8ewmYbzFdOWkH5y6KznuZlH5a

Sojojin da suka yi juyin mulkin Nijar sun bukaci dakarunsu su kasance cikin shirin kare kansu daga hare-haren da suke fargabar za su fuskanta. 


Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ce umurnin na kunshe a cikin wata takarda da majalisar koli ta mulkin sojin Nijar ta fitar a ranar Jumma’a. Sai dai kungiyar ECOWAS ta ce ba ta da niyyar afka wa Nijar, illa dai kokari take na mayar da Nijar din tafarkin dimukuradiyy ta hanyar diflomasiyya.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp