Shugaba Erdogan ya karbi bakuncin Firaministan Nijar



Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya gana da Firaministan gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan Nijar Ali Mahaman Lamine Zeine a ranar alhamis din nan a fadar gwamnatin sa da ke Ankara

Batun karfafa dangantaka da ke tsakanin kasashen biyu shine abinda ganawar tasu ta maida hankali

Nijar dai tun da ta raba gari da uwar gijiyarta Faransa take kokari karfafa dangantakar ta da wasu manyan kasashen gabashin Turai irin su Rasha, da Turkiyya

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp