Tsoffin shugabannin kasar Bénin za su sake kai ziyara Nijar domin tattauna batun bude iyakar Bénin da Nijar

 


Tsoffin shugabannin kasar Bénin da suka hada da Nicephore Soglo da Yayi Boni za su sauka a birnin Yamai na jamhuriyar Nijar domin sake ganawa da mahukuntan kasar kan batu bude iyakar kasashen biyu da ke rufe tun bayan juyin mulkin Nijar 

Wannan dai ba shi ne karon farko ba da tsoffin shugabannin na Bénin ke kai gauro da mari a kokarin da suke na bude iyakar kasashen makwabta

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp