Jaridar Punch ta rawaito wata majiya mai tushe ta ce an tattauna tsakanin shugaba Tinubu da manyan jami’an hukumar a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu na 2025, ta bayyana cewa Tinubu ya bukaci da a rage yawan kudaden tare da sanyo da matasa masu yi wa kasa hidima domin su gudanar da aikin.
Category
Labarai