Sabon shugaban kasar Ghana John Dramani Mahamma na yunkurin maido da kasashen yankin Sahel cikin ECOWAS


Shugaban a karon farko ya fara da yada zango a birnin Bamako na kasar Mali kafin daga bisani ya je birnin Yamai da Ouagadougou kamar yadda rahotanni suka ambato 

Makasudin ziyarar shugaba Mahamma a kasashen uku na kungiyar AES shine na kara lallabar kasashen domin su dawo kungiyar ECOWAS wacce suka fice daga cikin ta 

A ziyarar sa ta baya bayan nan a kasar Côté d'ivoire an jiyo shugaba John Dramani a gaban takwaransa Alassan Ouattara yana cewa tafiyar 15 tafi ta 3

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp