Lamine Yamal da Barcelona za su kulla wani sabon kwantiragi

Lamine Yamal

Dan wasan Barcelona Lamine Yamal zai sanya hannu a sabon kwantiragi da kungiyar tasa kamar yadda wakilinsa Jorge Mendes ya bayyana.

Mendes ya ce sunyi magana da Lamine bayan wata ganawa da suka yi da jami'an kungiyar Barcelona a Lisbon.

Sabon kwantiragin da ake kyautata zaton zai dauki dogon lokaci, na zuwa ne a daidai lokacin da dan wasan ya cika shekaru 18.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp