Kiristoci sun raba wa Musulmai 1,000 hatsi don Azumin Ramadan a Kaduna


Cocin Christ Evangelical and Life Intercessory Ministry da ke unguwar Sabon Tasha a karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna, ta raba hatsi ga mabukata sama da 1,000 domin saukaka musu azumin watan Ramadan duba da halin da kasar nan ke ciki.

Fasto Yohanna Buru, babban mai kula da cocin, ya bayyana cewa sun raba wannan tallafin ne domin karfafa zaman lafiya a tsakanin addinan biyu mazauna yankin.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp