PDP tsagin Wike ta yi watsi da matsayar gwamnonin PDP kan muƙamin sakataren jam'iyya


Gwamnonin jam'iyyar PDP sun nuna goyon bayansu ga Sunday Ude-Okoye a matsayin sakataren jam'iyyar na kasa.

A cewar jaridar Punch wasu magoya bayan ministan Abuja Nyesom Wike sun ce Samuel Anyanwu ne Sakataren PDP har zuwa ranar da aka yi babban taron jam'iyya na kasa.

Babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da fama da rikicin cikin gida yayin da shekara ta 2027 ke karatowa.


 

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp