Kasar Qatar ta bukaci Tiani ya sako Bazoum

 

Shugaban mulkin sojin Nijar Janar Tiani

Wata tawagar mambobin gwamnatin Qatar karkashin jagorancin ministan harkokin wajensu Mohammed Abdulaziz Al-khulaifi ta nemi Janar Tiani ya saki hambararren shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum 


Tawagar ta mika wannan bukata ta ta ce a yayin wata ganawa da shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar birgediya janar ABDOURAHAMANE Tiani a ranar 24 ga watan Febarairun nan

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp