Gwamnatin Nijeriya na shirin kafa shingen karbar haraji a manyan hanyoyi



Ministan ayyuka David Umahi, ya ce nan da wani lokaci za a kafa shingen karbar haraji a kan titunan gwamnatin Nijeriya, domin tabbatar da an kula da titunan yadda ya kamata.

David Umahi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake duba aikin hanyar Abuja-Kaduna.

Ya kara da cewa gwamnati na son amfani da hukumomi masu zaman kansu domin inganta titunan Nijeriya ta yadda al'umma za su ci gaba da amfana da su
 

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp