HomeLabarai Sojojin Nijar sun rufe kafar yada labaran Canal 3 mai zaman kanta DagaUkashatu Ibrahim Wakili -1/18/2025 01:03:00 PM 0 Hukumomin mulkin sojan Nijar sun dakatar da kafar yada labarai mai zaman kanta ta Canal 3 na tsawon wata daya.Kazalika sojojin sun kwace lasisin wani ma'aikacin kafar na Canal 3, na tsawon watanni uku. Category Labarai Facebook Twitter