Rikicin PDP: Shugabannin jam'iyyar PDP sun jaddada goyon baya ga Gwamnan Rivers, Fubara


Wasu mambobin kwamitin zartarwa na jam'iyyar PDP mai adawa a Nijeriya sun nuna amincewar su da hukuncin kotu na baya bayan nan da ya soke zaben shugabannin jam'iyyar a jihar Rivers.

Shugabannin sun bayyana hakan ne a lokacin da suka ziyarci Gwamna Siminalayi Fubara a fadar gwamnatin jihar dake Fatakwal.

Tawagar shugabannin karkashin jagorancin Sakataren yaɗa labarai na PDP na kasa Debo Ologunagba, sun ce Fubara shine jagoran jam'iyyar a Rivers

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp