Jaridar Sky Sport ta ruwaito cewar jami'an kungiyar ta Leipzig, basu amince da sakamakon duba lafiyar dan wasan ba da yanzu haka ya ke shirin komawa birnin Milan zuwa kungiyar sa daga kasar ta Jamus.
Jaridar Sky Sport ta ruwaito cewar jami'an kungiyar ta Leipzig, basu amince da sakamakon duba lafiyar dan wasan ba da yanzu haka ya ke shirin komawa birnin Milan zuwa kungiyar sa daga kasar ta Jamus.