Mahara sun yi garkuwa da mutane 24 tare da ajalin wasu 3 a jihar Zamfara



Akalla mutane uku ne rahotanni ke nuna cewa sun riga mu gidan gaskiya bayan da wasu mahara suka kai farmaki tare da awon gaba da mutum 24 a wasu kauyuka hudu na karamar hukumar Shinkafi ta jihar Zamfara. 

Wata majiya ta shaida wa jaridar Dailytrust cewa yaran  Bello Turji ne suka kai harin a garin Shinkafi, Jangeru, Shanawa da Birnin Yero a ranar Alhamis.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp