Ma'aikatar tarayya ta Nijeriya ta buɗe shafin ɗaukar ma'aikata a fadin ƙasar


Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023 Peter Obi, ya yi watsi da yunkurin wasu jiga-jigan 'yan adawa na yin haɗaka gabanin babban zaben 2027.

Obi ya bayyana haka ne a wurin babban taro na kasa kan karfafa dimukradiyya da ya gudana a Abuja.

A cewar Peter Obi, ya damu da matsalolin Nijeriya ne ba wai samun mulki ba kawai.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp