Kasashen Sénégal da Ghana sun tattauna batun ci gaban kungiyar CEDEAO/ECOWAS da kuma tsaron yankin Sahel


A ci gaba da ziyarar da yake yi a wasu kasashen, Shugaba John Dramani Mahamma ya sauka kasar Sénégal inda ya gana da takwaransa na Sénégal Bassirou Diomaye Faye.

A yayin ziyarar wadda ke zuwa 'yan kwanaki bayan Mahamma ya sha rantsuwar kamun aiki, shugabannin biyu sun tattauna batun karfafa danganta su a fannoni daban daban ciki har da karfafa tsaro a yankin Sahel da ma ECOWAS.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp