Gwamnatin tarayya ta amince a fara rabon tallafin naira biliyan 4 ga 'yan Nijeriya miliyan 10, cikin watan Fabrairu - Ministan jin ƙai


Gwamnatin tarayya ta amince da fita da naira biliyan hudu domin aiwatar da shirin tallafa wa magidanta a Nijeriya da kudade.

Ministan jin kai da yaki da talauci Farfesa Nentawe Yilwada ne ya sanar da hakan a yayin kaddamar da shirin bayar da agaji na 2025 da ya gudana a Abuja.

Ministan ya ce shirin na tallafa wa magidanta miliyan 10 za a soma shi ne daga watan Fabrairu zuwa Afrilun 2025.

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp