Gwamnatin jihar Jigawa za ta kashe kudi Naira bilyan 4.8 don ciyarwa a cikin watan Ramadan

Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.

Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.

A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.

Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.

Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.

A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.

 

Post a Comment

Previous Post Next Post

Kasance da DCL Hausa a kan manhajar WhatsApp